24/06/2026
Barrister Ibrahim Muhammad Kashim (1st Mukaddas Din Bauchi), ɗan takarar gwamnan Jihar Bauchi a jam'iyyar NDC Party 2027.
Ya yi alkawarin mayar da hankali wajen inganta tattalin arzikin Jihar Bauchi ta hanyar bunƙasa noma, kasuwanci, masana'antu, da samar da ayyukan yi ga matasa da mata. Haka kuma ya bayyana aniyarsa ta rage talauci tare da ƙarfafa ci gaban al'umma domin tabbatar da walwala da ci gaba ga kowa da kowa a jihar.
Ingantacciyar tattalin arziki, ayyukan yi, da walwalar jama'a su ne ginshiƙan sabuwar Bauchi mai albarka.