04/03/2026
Eid Mobarak 🌹
قال الإمام الحسن(ع): معاشر الشّباب: عليكم بطلب الآخرة، فوالله رأينا أقواماً طلبوا الآخرة فأصابوا الدّنيا والآخرة.
Ma'ana:
Imam Hassan Mujtaba (S) ya ce: Ya ku matasa! Ku nemi lahira, Na rantse da Allah Mun ga Al'ummar da s**a nemi lahira sai s**a yi dacen "Duniya da Lahira".
Madogara: Biharul Anwar.
Muna taya al'ummar Musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Imam Hasan Al-Mujtaba (Salamullahi alaihi), wasiyyin Amiril Mu'minin (AS), wadda ta yi daidai da ranar 15 ga watan Ramadan.
Mu Karanta Fatiha da Salatin Annabi ga Ruhin Shahidanmu masu Daraja 🙏
نسأل الله أن يوفقنا للاقتداء به والمضي في خطه وأن يعيد علينا هذا اليوم وقد ف*ج علينا مما نحن فيه، بحق محمد وآل محمد. 🌷🪻🌹
15/Ramadan/1447
04/03/2026