05/05/2026
“Tsarin da Kwankwaso da yan Kwankwasiyya s**a ɗauko da Peter Obi Na wargatsewar Al’umma da haɗaka ce a Najeriya.”
— Hon. Sharfadden Kantin Kwari, Mataimaki na Musamman ga Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Alhaji Atiku Abubakar akan fannnin Kafafen yaɗa labarai na Hausa.