Express Radio Nigeria

Express Radio Nigeria Express Radio 90.3 FM - Gaskiya Dokin Karfe
Tashar Gaskiya, Tashar Jama'a.
(1)

29/08/2026

Sponsored:

Muna ƙara gode wa Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bisa yadda ya ba da dama tare da jajircewa wajen taimaka masa a yaƙin neman zaɓensa.

— Hon. Ado Tati Dala Shugaban Jam'ar Siyasa Gangariya

29/08/2026

Sponsored
“Mun kafa ƙungiya domin tallata Tinubu da Abba Kabir Yusuf ta Yarabawa a jahar Kano.

Kuma ko yau aka haifi jariri yasan Gwamna Abba Kabir Yusuf yana aiki, dan haka duk masu janyo mana zagi a cikin gwamnati su dai na su tsaya su tallata ayyuka.

Hon. Aina’u Ade ( Jigo a Jam’iyyar APC)

29/08/2026

Sponsored
“Wannan shiri na tallafawa mata wajen bunƙasa harkar noma wani ɓangare ne na shirin Renewed Hope na Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, wanda ke ƙarƙashin jagorancin Ministar Harkokin Mata ta Ƙasa, Imaan Sulaiman-Ibrahim.”

— Sir Abdallah Muhammad

Marigayi Buhari da wasu ƴan Arewa sun taka rawa a baya wajen hana Tinubu Takarar shugaban kasa a baya. Da yake alkhairi ...
29/08/2026

Marigayi Buhari da wasu ƴan Arewa sun taka rawa a baya wajen hana Tinubu Takarar shugaban kasa a baya. Da yake alkhairi ne Allah ya bashi.

Ali Baba Agama Lafiya Fagge.

Sponsored Yadda mutane suke rugegen zuwa wajen Sanata Abdulaziz Yari shike tabbatar wa  Shugaban kasa yaci zabansa sabi ...
29/08/2026

Sponsored
Yadda mutane suke rugegen zuwa wajen Sanata Abdulaziz Yari shike tabbatar wa Shugaban kasa yaci zabansa sabi da duk Nigeria babu mai iya kawowa Tinubu kuri'un da Abdulaziz Yari zai kawo masa.

~Dayyabu Yaron Mafara Kano Dan Jam'iyyar APC

29/08/2026

Episode two
Hira ta Musamman da Jagoran Jam'iyyar NDC na ƙaramar Hukumar Karaye Alh Nafi'u Tukur Soja.

29/08/2026

Episode one
Hira ta Musamman da Jagoran Jam'iyyar NDC na ƙaramar Hukumar Karaye Alh Nafi'u Tukur Soja.

Tallata Bola Ahmed Tinubu a wajena tamkar ibada ne, domin ban ga wanda ya fi shi nagarta a cikin masu takara da shi ba.—...
29/08/2026

Tallata Bola Ahmed Tinubu a wajena tamkar ibada ne, domin ban ga wanda ya fi shi nagarta a cikin masu takara da shi ba.

— Hon. Ali Baba Agama Lafayi, Jigo a Jam'iyyar APC

Wasu rahotanni da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta a yau na nuni da cewar akwai yiwuwar jam'iyyar NDC Kwankwasiyya ta ...
29/08/2026

Wasu rahotanni da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta a yau na nuni da cewar akwai yiwuwar jam'iyyar NDC Kwankwasiyya ta sauya sunan Aminu Abdullahi Warkal daga takarar majalisar dokokin jihar Kano da sunan Abdulhadi Awilo.

Shin ya kuke ganin wannan batu.?

29/08/2026

Address

No:114 Lamido Crescent Nasarawa G. R. A Kano
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Express Radio Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category