30/03/2026
NI, YUSUF ISAH IBRAHIM GODA, daga ranar yau na fice daga jam’iyyar NNPP, kuma na koma jam’iyyar ADC.
Na dauki wannan mataki ne bisa la’akari da abin da na ga ya fi dacewa da akiduna da kuma burina na ci gaban siyasa da al’umma.
Allah ya sanya alheri a gaba.