Mai Dala

Mai Dala Join us on a journey of innovation, strategy, and success in the digital realm.
(1)

Wannan gaskiya ne
27/04/2026

Wannan gaskiya ne

13/04/2026

TAYA MURNA

A yau, mahukuntan Jami’ar Bayero Kano, ta hannun Kwamitin Nadawa da Karin Girma (A&PC), sun amince da karin girma ga babban malaminmu Shaikh Dr. Bashir Aliyu Umar zuwa matsayi mafi girma a harkar ilimi, wato Farfesa (Professor) a fannin Nazarin Addinin Musulunci, tare da kwarewa a bangaren Ilimin Hadisi.

Allah (S.W.T) ya sanya albarka a ciki, ya ci gaba da shiryar da shi, ya taimake shi wajen gudanar da aikinsa yadda ya kamata. Allah ya sanya wannan ya zama alheri ga daukacin al’umma.

07/02/2026

Samun mutum irin Malam Isah Ali Ibrahim Pantami a matsayin Gomnan Jihar Gombe ba ƙaramin alheri ba ne, ba ga jihar kaɗai ba har ma da Arewa maso Gabas baki ɗaya. Mutum ne mai zurfin ilimin addini da na zamani, mai tsantsar rikon amana, gaskiya da hangen nesa wajen tafiyar da al’amuran jama’a.

Tabbas, irin wannan shugabanci zai buɗe ƙofofin cigaba ga matasa, ta fuskar tunani, ƙwarewa da sana’o’in zamani, tare da gina al’umma mai nagarta da dogaro da kai. Idan Allah Ya ƙaddara ya zama gomna, babu shakka za a buɗe sabon babi na shugabanci nagari, mai adalci da inganci, In sha Allah.

Idan alheri ne a cikinsa, Allah Ya tabbatar masa, Ya sanya shi alheri ga jama’a da ƙasa baki ɗaya. Amin.

fans
Abba Sani Pantami
Murtala Ahmad Gombe
Professor Isa Ali Pantami

07/02/2026
07/02/2026

Budaddiyar Wasika zuwa ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Muna kira ga gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ta saurari koken da shugabannin Musulunci ke yi, na gaggauta cire Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), sakamakon zarge-zargen karya, kiyayya da makirci da ake cewa ya kulla kan Musulman Najeriya zuwa kasar Amurka.

Mu Musulmi ba za mu yarda wanda ke nuna wariya da rashin adalci ya zama mai kirga mana kuri’a ba, domin ba za mu amince cewa zai yi mana adalci ba.

Muna kuma sanar da Shugaba Tinubu cewa Musulmai ne s**a ba shi kuri’u masu yawa da s**a kai shi ga wannan matsayi. Mu ne muka zabe shi har ya zama Shugaban Kasa a yau, don haka muna da hakkin a mutunta mu, a kuma saurari muryarmu.

Muna bukatar daukar mataki cikin gaggawa domin tabbatar da adalci, zaman lafiya da hadin kan kasa.





Nigeria Arewa Facts
Abba Sani Pantami
Aliyu Tijani Aliyu
North Book
fans
Chef Amors
Fatima Amma Sulaiman
Maryam Adam Hamza
AREWA24
BBC Hausa
Professor Isa Ali Pantami
Datti Assalafiy
Alhassan Mai Lafiairal

18/01/2026

Shaye-shayen miyagun ƙwayoyi na kara ruguza Arewa—shin har yanzu za mu ci gaba da yin shiru yayin da matasanmu ke hallaka?

29/12/2025

Let’s follow each other

AURE ✅ vs ZINA 🚫1️⃣ AURE Wadata     ZINA Talauci2️⃣ AURE Hasken fuska ZINA Duhun fuska3️⃣ AURE Yardar Allah  ZINA Fushin...
01/10/2025

AURE ✅ vs ZINA 🚫

1️⃣ AURE Wadata ZINA Talauci

2️⃣ AURE Hasken fuska ZINA Duhun fuska

3️⃣ AURE Yardar Allah ZINA Fushin Allah

4️⃣ AURE Farin ciki ZINA Nadama

5️⃣ AURE Cikakkiyar lafiya ZINA Kamuwa da cuta

6️⃣ AURE Mutuwa da imani ZINA Mutuwa ba imani

7️⃣ AURE Nutsuwa ZINA Rashin nutsuwa
Copied

Address

Wuse II Abuja
Abuja
900001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Mai Dala posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share