Alhaji Muhammad A Ahmad

Alhaji Muhammad A Ahmad Karban Gaskiya kodaga Bakin Wanenen Wajibi ne Maiduguri

Tambaya Zuwa Ga Shuwagabannin  Darikar TijjaniyaMun San Akwai Abinda Yake Lalata Sallah Kuma Muna Iya Gyarawa Haka Zalik...
22/10/2022

Tambaya Zuwa Ga Shuwagabannin Darikar Tijjaniya

Mun San Akwai Abinda Yake Lalata Sallah Kuma Muna Iya Gyarawa

Haka Zalika Akwai Abinda Zakayi Ya Lalata Ma Azumi Ka

Anan Tambayata Itace Manene Yake Lalata Maulidi
In Kuma Talala Ce Ya Za'ayi A Gyara ?

Daga Muhammad Ahmad Abubakar

25/08/2022
28/07/2022
28/07/2022

Alhamdulillah KARSHEN TIKA TIKA…..

Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa Abdulmalik Tanko hukuncin kisa ta hanyar rataya, Saboda samunsa da laifin yin garkuwa da azabtarwa ga dalibarsa Hanifa Abubakar ya kasheta.

Mai girma Governor
Kotu tayi na ta, saura Adalcinka.

26/07/2022

Walkiya

Babu wani abu mai tashin hankali kamar awannin farko na cikin kabari. Mutum yana jin takon takalman yan uwansa amma ba ya iya ce masu ku dawo ku tafi da ni. Bayan haka sai damkar kabari.. daga nan kuma sai ni'ima ta har abada ko azaba ta har abada.

Ko ka shirya? Ko kin shirya?

Allah ya ba mu guzurin tafiya

✍️ Professor Mansur Sokoto Hapizahullah

Ameen Ya Allah
16/07/2022

Ameen Ya Allah

Dan takarar shugaban Najeriya a jam’iyyar NNPP, Rabi’u Kwankwaso, ya ce idan da ya san shi ba zai iya lashe zaben 2023 b...
14/07/2022

Dan takarar shugaban Najeriya a jam’iyyar NNPP, Rabi’u Kwankwaso, ya ce idan da ya san shi ba zai iya lashe zaben 2023 ba, to zai ba ‘yan Najeriya shawara su zabi Tinubu na jam’iyyar APC. Sai dai Kwankwaso ya ce matsalar ita ce, bai san abin da Tinubun zai yi da ya sha bambam da wanda Shugaba Buhari ke yi yanzu ba. Kwankwaso ya fadi haka ne a hirar da ya yi da gidan Talabijin na Arise TV. Me za ku ce ? Daga Dw Hausa

AN RABA KAWUNAN YAN AREWA DANGANE DA ZABEN SHUGABAN KASA NA 2023Arewa Youths Concern Media ForumGa masu hankali da hange...
13/07/2022

AN RABA KAWUNAN YAN AREWA DANGANE DA ZABEN SHUGABAN KASA NA 2023

Arewa Youths Concern Media Forum

Ga masu hankali da hangen nesa da duba halin da al'ummar mu ta Arewa ta tsinci kanta a ciki a yau sun san yankin mu da al'ummar mu ta Arewa suna cikin babban tashin hankali. Arewa ta zame daga kan duk wata hanyar da tadace aganta akai. Arewa tana kan wani santsi da muke bukatar jajirtaccen shugaba mai kishi da zai dawo damu kan turba.

Mun samu nakasa a duk bangare na rayuwa Tsaro. Noma. Ilimi. Tattalin Arziki. Zamantakewa mu duk suna cikin rikici. yaudarar kai ne mu tsaya tunanin wani dan kudancin Nigeria zai iya mana maganin wayannan matsalolin. muyi hakuri da kasawar da shuwagabannin mu na yanzu yan Arewa. ba shakka sun gagara tabuka mana komai. mu daure mu sake jarraba wani dan Arewan.

Ya zama dole mu tsaya muyi nazari kafin zabar duk wani dan takarar shugaban kasa. muyi addu'ar samun mafi alkhairi a wajen Allah sannan mu fito kwanmu da kwarkwata muyi zabe batare da son zuciya ba. ina an baka kudi ka karba amma ka zabi cancanta. ka zabo dan uwanka dan Arewa.

Mu duba nagarta da cancantar dan takara kar mu duba jam'iyar sa. mu zabi dan uwanmu dan Arewa kar mu kuskura mu bawa wani dan kudu dama a zaben shugaban na 2023. kar ka yaudari kanka wani Inyamuri ko bayerabe zai iya tabuka maka komai game da halin kunci da yankin ka yake ciki.

Naka sai Naka. kar ka yanke tsammani daga rahamar Allah. baza a taru a zama daya ba. tunda wannan ya kasa mu jarraba wani daga cikin mu insha Allah za aga canji. amma mu tsaya muna cewa gwara a zabi dan kudu a matakin shugaban kasa akan a zabi dan Arewa wannan babban kuskure ne.

Allah ya mana zabin alkhairi ya bamu shugaban da zaiyi silar kawo karshen ta'addanci a Arewacin Nigeria da Nigeria baki daya.

AYCMF MANAGEMENT✍️

Address

Maitama Abuja
Abuja
234

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Alhaji Muhammad A Ahmad posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Alhaji Muhammad A Ahmad:

Share