Dauda Lawal Dare Media Group

Dauda Lawal Dare Media Group Promoting and Enlightening the Public about the Good Work of Dr Dauda Lawal Dare

Governor Dauda Lawal proving that respect, affection, and dedication can transcend any political divide when we choose o...
20/01/2026

Governor Dauda Lawal
proving that respect, affection, and dedication can transcend any political divide when we choose our shared humanity over our differences.

Rescue Mission and Rebuild Zamfara State for greater tomorrow
Gamjin Gusau
Garkuwan Dansadau 2027 Insha Allah.

Governor Dauda Lawal, An Outstanding Man, a Great  Statesman, Leader, Father, and Family man. God has really showed Favo...
20/01/2026

Governor Dauda Lawal,
An Outstanding Man, a Great Statesman, Leader, Father, and Family man. God has really showed Favor, Grace and Mercy with this gentleman, and my prayers is for God to continue to Bless him with good health and success.

Rescue Mission and Rebuild Zamfara State for greater tomorrow.

Gamjin Gusau
Garkuwan Dansadau 2027 Insha Allah

09/02/2025

Governor Dauda Lawal's Visit to Mada Town

Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Bindiga Hudu A Ruwan Kunku A Zamfara Daga: Zagazola Makama Dakarun sojojin Najeriya na Oper...
09/02/2025

Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Bindiga Hudu A Ruwan Kunku A Zamfara

Daga: Zagazola Makama

Dakarun sojojin Najeriya na Operation FANSAN YANMA karkashin TSAFTA DAJI III – Mataki na 2 sun yi nasarar fatattakar wasu ‘yan ta’adda guda hudu a kauyen Ruwan Kunku da ke kan hanyar Gusau zuwa Magami a jihar Zamfara.

Majiyoyin leken asiri sun shaidawa Zagazola Makama cewa harin da aka kai tsawon mako guda, an auna ’yan bindigar ne da ke da alhakin yin garkuwa da mutane da dama da kuma kai hari kan matafiya a kan babbar hanyar.

‘Yan fashin da aka gano sun hada da: Nazifi, Sakkarawa, Sule da Dan Kwaiba

Majiyarmu ta bayyana cewa, ‘yan bindigar da aka kashe na cikin wata kungiyar masu aikata miyagun laifuka ne da ke aiki a kauyen Mai Rai Rai da ke gundumar Bini a karkashin karamar hukumar Maru.

An kuma gano suna da alaqa da marigayi shugaban ‘yan fashi, Kachalla Zakiru.

Sojoji na kan zafafa kai hare-hare a cikin sansanin 'yan ta'addan, inda suke yi musu babbar barna.

GUSAU IS BEAUTIFUL  😍😍😍😍😍📸
08/02/2025

GUSAU IS BEAUTIFUL 😍😍😍😍😍

📸

GWAMNA DAUDA LAWAL YA JAJANTA AKAN ƊALIBAI 17 DA S**A RASA RAYUKANSU SAKAMAKON GOBARA A ZAMFARAGwamma Dauda Lawal ya isa...
08/02/2025

GWAMNA DAUDA LAWAL YA JAJANTA AKAN ƊALIBAI 17 DA S**A RASA RAYUKANSU SAKAMAKON GOBARA A ZAMFARA

Gwamma Dauda Lawal ya isar da saƙon ta'aziyyar sa ga iyalai da ƴan uwan ɗalibai 17 waɗanda s**a rasa rayukansu sakamakon gobara a wata makarantar Almajiri a Zamfara.

Aƙalla dalibai 17 sun rasa rayuwarsu ta dalilin wutar gabara a makarantar Almajiri dake ƙaramar hukumar mulkin Ƙaura-Namoda.

Kakakin gwamnan, Sulaimim Bala Idris, a cikin wata sanarwa da ya fitar a Gusau ranar Laraba ya bayyana gobarar a matsayin babban abun tashin hankali

"Na kaɗu matuƙa da gobarar da ta afku ranar Talata a Makaranatar Mallam Ghali, wata Makarantar Almajiri dake ƙaramar hukumar mulkin Ƙaura-Namoda.

"A madadin gwamnatin jihar Zamfara, muna miƙa ta'aziyyarmu ga iyalai, makarantar, da kuma al'umma baki ɗaya akan wannan rashi da akayi.

"A wannan lokacin marar daɗi, ina roƙon Allah Maɗaukakin sarki da yaba ƴan uwa haƙuri da dauriyar jure wannan rashi. Ina fata da addu’ar samun sauƙi ga waɗanda s**a jikkata.

"A matsayin mu na gwamnati, za mu bincika abubuwan da s**a haifar da wannan wuta kuma zamu bi hanyoyin magance afkuwar hakan a gaba.

"Za mu samar da duk tallafi da taimakon da s**a dace ga iyalan waɗanda abin ya shafa."

Sulaiman Bala Idris
Mai magana da yawun gwamnan Zamfara
05, Fabrairu, 2025

OFFICE OF THE SECRETARY TO THE ZAMFARA STATE GOVERNMENT FEBRUARY 8, 2025(PRESS STATEMENT)GOV LAWAL CONSTITUTES COMMITTEE...
08/02/2025

OFFICE OF THE SECRETARY TO THE ZAMFARA STATE GOVERNMENT

FEBRUARY 8, 2025

(PRESS STATEMENT)

GOV LAWAL CONSTITUTES COMMITTEE TO INVESTIGATE KAURA NAMODA QUR'ANIC SCHOOL FIRE INCIDENT

Governor Dauda Lawal has approved the constitution of a committee to investigate and ascertain the root causes of the devastating fire incident at a Qur'anic school in Kaura Namoda local government area that killed at least 17 students a few days ago.

Conveying the approval, the Secretary to the Zamfara State Government, Malam Abubakar Mohammad Nakwada said the committee will also assess the level of damages, recommend measures to be taken to prevent future recurrence of such unfortunate incidents and suggest appropriate support for the affected in order to facilitate recovery.

Insights from the report of the committee will also help the government in implementing proactive safety measures across other Qur'anic schools and public places in the state, in line with the national fire safety code.

Membership of the committee is as follows:

1. Prof Jafaru Makau Kaura - Chairman
2. Sheikh Ahmad Ibn Umar Kanoma
3. Special Adviser, Religious Matters
4. Chairman, Hisbah Commission
5. Rep. Ministry for Religious Affairs
6. Rep. Min. of Education, Science & Technology
7. Rep. Ministry for Local Government Affairs
8. Three (3) Members from Ulama Consultative Council
9. Rep. of Commissioner of Police
10. Rep. from the Department of State Security (DSS)
11. Rep. from Civil Defence Corps
12. Rep. from Department of Fire Service
13. Secretary of the Ulama Consultative Council - Secretary

The committee is to commence activity immediately.

Suleman Ahmad Tudu
Senior Special Assistant (Media)
Office of the Secretary to the State Government.

ALHAMDULILLAHI!!!!Aikin gyaran titin  bakin silma nacigaba da gudana kaman yadda yakamata.Ongoing construction Road baki...
08/02/2025

ALHAMDULILLAHI!!!!
Aikin gyaran titin bakin silma nacigaba da gudana kaman yadda yakamata.

Ongoing construction Road bakin silma Successfully 🛣️🛣️🛣️







08/02/2025

Alh Matutu ɗan Gusau ya ziyarci aikin Gadar fanna wanda mai daraja Gwamna Dauda Lawal ya kaddamar a ƴan makonnin da s**a gabata.

MAJORITY MEDIA CONSULT.Mai girma kakakin majalisar dokoki ta Jihar Zamfara Right Hon Bilyaminu Isma'il Moriki, ya ɗauki ...
08/02/2025

MAJORITY MEDIA CONSULT.

Mai girma kakakin majalisar dokoki ta Jihar Zamfara Right Hon Bilyaminu Isma'il Moriki, ya ɗauki nauyin koyar da ƴan social Media din sa su arba'in, waɗan da s**a fito daga yankin sa, domin ƙara fahimtar dasu yadda ake rubutu tare da haɗa content na zamani, da kuma yadda ake rubutu bisa ƙa'ida, Koyar war za'ayi ta ne tsawon kwana biyu.

Allah yasa a Kammala lafiya Amin.

Address

Zamfara
Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dauda Lawal Dare Media Group posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share