Albarkawa Media Consultancy

Albarkawa Media Consultancy We are a media consulting company that can help you market your products, services and ideas.

18/05/2026

Hello good morning everyone Hope all is well over there

30/04/2026

Assalamu alaikum bayin Allah masoya Annabi, Muhammadu S.A.W, ina neman agaji a gareku Alfarmar masoyin Allah Dan Amina da Abdullah, Wanda aka yi Duniya da lahira dominsa, na san wasu da dama Sun Sanni, amma dole ce ta jawo hakan, dane ya karatu a government technical college malali cikin Ikon Allah a wannan shekarar zai gama, sai dai Allah bai horemin kudin da zan biya masa kudin ba shi ne na ce bari na nemi alfarmar masoya manzon Allah domin na samu na biya masa.

wallahi Ina da rufun asiri dai dai gwargwadon hali Amma cikin hukunci Allah Yan zu bani da shi, a taimakeni don darajar maaiki, kudin Naira dubu talatan da takwas ne #38,000 Kuma gashi ranar Monday za kulle, idan aka kulle Kuma sai shekara mai zuwa, a taimakeni don darajar maaiki.
account number 9131828490, Abubakar Adamu, Monipont.
🤚🤚🤚🤚

09/04/2026

Yan uwa na barkammu da wannan lokaci Ina FATAN muna cikin koshin lafiya, Allah ya sa haka Amin.

08/04/2026

Farashin man fetur ya fadi kasa da $100 a duniya, bayan yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Trump da Iran.

03/04/2026
01/04/2024

Salam barkanmu da Shan ruwa, game da Neman taimakon marayun da na yi dazu an fara samun tallata, kuma an bani shawara na sanya account number a wannan shafin zai fi sauki ga duk Wanda zai taimaka sai dai kawai ya tura to shi kamar haka:
Account name Adamu Abubakar.
Account number O384722182.
Bank GT.
Allah ya sa mu dace

01/04/2024

Assalamu lamu alaikum, bayin Allah ina fatan mun tashi lafiya,ya ibada?to Allah ya karba mana.
Don girman Allah akwai wasu marayu be Hudu: Akwai Aisha(humaira) da Aliyu da kuma Ibrahim , babansu ya rasu kusan shekaru bakwai kenan , Allah ya yi masa rahama, wallahi duk shekara nine nake masu dunkin sallah da siya masu rakalma da sauran kayayyakin domin kawar masu da tunanin babansu, cikin ikon Allah wannan shekarar bani da halin yin wannan siyayyar, shi ne nake rokon bayin Allah ataimaki wadannan marayu,domin Kawo yanzu na kasa fadawa uwarsu cewa bani da hali ga shi lokaci ya na kurewa,don soyayyarmu ga fiyayyayen halitta Annabi Muhammadu S.A.W ataima masu .
Domin Karin bayani a iya kiran wannan lambar waya O8O65249585,
Nagode sosai.

06/02/2023

Kai Jamaa wai APC akewa haka.

Dujima ka yi taka Ka yi ta maikaramin karfi.Adon haka mu alummar kh Kaduna ta arewa mun fada Kuma mun lafa fada sai duji...
06/02/2023

Dujima ka yi taka Ka yi ta maikaramin karfi.
Adon haka mu alummar kh Kaduna ta arewa mun fada Kuma mun lafa fada sai dujima.

Dujiman Zazzau, Khadimul Umma. A lokacin da ya Kaddamar da Taba Keken dinki ga Matasa, Saboda Dogaro dakai.A Bangaren Il...
06/02/2023

Dujiman Zazzau, Khadimul Umma. A lokacin da ya Kaddamar da Taba Keken dinki ga Matasa, Saboda Dogaro dakai.

A Bangaren Ilimi, ya Gina Makarantu don Ilmantar da Al,umma

Address

Kaduna

Telephone

+2347035633600

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Albarkawa Media Consultancy posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share