Global Plus Media Consultancy Services

Global Plus Media Consultancy Services Global Plus Media Consultancy Services is aimed at ensuring Ethics and Professionalism in Journalism.
(1)

Ƙungiyoyin Al'umma musamman na Matasa daga Ƙaramar Hukumar Ƙafur na cigaba da kiranye ga Engr. Abdulaziz Kabir Abdullahi...
07/04/2026

Ƙungiyoyin Al'umma musamman na Matasa daga Ƙaramar Hukumar Ƙafur na cigaba da kiranye ga Engr. Abdulaziz Kabir Abdullahi da ya fito Kujerar Ɗan Majalissar Dokoki ta Jiha mai wakiltar Ƙaramar Hukumar Ƙafur a zaɓen shekarar 2027 dake tafe.

Ƙungiyoyin sunyi wannan kira ne ga Engr. Abdulaziz Kabir Abdullahi duba da irin ƙoƙari da ɗawainiya da yake yi da al'ummar Ƙaramar Hukumar Ƙafur, shine s**a ga ya dace ya fito wannan kujera.

Domin cigaba da kawoma al'ummar Ƙaramar Hukumar Ƙafur abubuwan cigaba kamar yadda yakeyi a yanzu, sanin kowa ne musamman al'ummar Ƙaramar Hukumar Ƙafur Engr. Abdulaziz Kabir Abdullahi yayi fice.

Wurin taimakon al'umma ta kowane fanni wanda ya ƙunshi harkokin ilimi, kiwon lafiya, tallafama matasa da mata da marayu da dai sauran su.

Da wannan muke ƙara kira gareshi da ya fito wannan takara domin al'ummar Ƙaramar Hukumar Ƙafur na buƙatar wakilcin sa a zauren Majalissar Dokoki ta Jihar Katsina.

Sako daga gamayyar Ƙungiyoyin Matasa masu son cigaban Ƙaramar Hukumar Ƙafur.

Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Kwamitin Gudunarwa Na Banki Mallakin Jihar KatsinaGwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru R...
07/04/2026

Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Kwamitin Gudunarwa Na Banki Mallakin Jihar Katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, Ph.D, CON, ya kaddamar da Kwamitin Gudanarwa (Board) na Bankin Amana Microfinance mallakin jihar Katsina, a wani mataki na sake fasalin tsarin bankin domin fara cikakken aiki daidai da ka’idojin babban bankin Nigeria, CBN.

Gwamnan ya bayyana mambobin kwamitin a matsayin mutane masu gaskiya da kwarewa a harkar banki, yana mai nuna kwarin gwiwa cewa za su jagoranci bankin yadda ya kamata tare da tabbatar da cigabansa. Ya kuma bayyana cewa gwamnatin jihar ta sake kara jarin bankin zuwa kimanin naira biliyan daya, tare da aiwatar da muhimman gyare-gyare domin fadada ayyukan hada-hadar kudi, tallafawa kanana da matsakaitan sana’o’i (MSMEs), da rage dogaro da bankunan kasuwanci.

Yan kwamitin sun hada da:

1. Alhaji Muntaka Badaru Jikamshi – Chairman
2. Umar Zubairu – Managing Director
3. Hon. Malik Anas – Director
4. Mohammed Lawal Mukhtar – Darakta Independent Director
5. Dr. Mohammed Bashir Ruwa-Godiya – Member
6. Dr. Bello Mohammed – Independent Director
7. Hajiya Badiyya Hassan Mashi – Director
8. Hajiya Bilkisu Mohammed – Observer

A nasa jawabin karɓar aiki, Shugaban Kwamitin, Alhaji Muntaka Badaru Jikamshi, ya yaba da hangen nesa na gwamnan wajen bunkasa harkokin kasuwanci da sana’o’i, inda ya ambaci kafa Katsina State Enterprises Development Agency (KASEDA) a matsayin wani muhimmin mataki. Ya kuma yi alkawarin cewa kwamitin zai yi aiki tukuru domin tabbatar da nasara da dorewar bankin.

MS Ingawa
SSA, Media & Strategy
Katsina State Government
April 7, 2026.

KATSINA STATE GOVERNMENT HAS COMPLETED CYCLE 2 OF MARRIAGE-RELATED MEDICAL EXAMINATIONS AHEAD OF MASS WEDDING IN KATSINA...
07/04/2026

KATSINA STATE GOVERNMENT HAS COMPLETED CYCLE 2 OF MARRIAGE-RELATED MEDICAL EXAMINATIONS AHEAD OF MASS WEDDING IN KATSINA STATE.

The Katsina State Government, through the Ministry of Health, has successfully concluded the second cycle of marriage-related medical examinations for intending couples ahead of the forthcoming mass wedding.

The three-day statewide exercise commenced on Monday, 30th March, 2026, and was conducted across local government areas in Katsina State to include Katsina, Daura, Mani, Kankia, Dutsinma, Malumfashi, and Funtua, with designated centres serving neighbouring local governments to enhance accessibility and participation.

The exercise was designed to capture the remaining percentage of intending couples who were not covered during the first cycle, thereby ensuring that all beneficiaries undergo the required medical screening.

Throughout the exercise, medical teams carried out comprehensive screenings in line with established health guidelines, aimed at promoting healthy unions and preventing the spread of communicable and hereditary conditions.

This initiative reflects the continued commitment of the Katsina State Government to safeguarding the health and wellbeing of its citizens while strengthening family foundations.

The exercise concluded on Wednesday, 1st April, 2026, marking the successful completion of Cycle 2 of the medical examinations.

The process was closely monitored by a high-level supervision team from the Ministry of Health to ensure adherence to standards, quality service delivery, and the smooth conduct of activities across all designated centres.

This milestone represents a significant step forward in the overall preparations for the upcoming mass wedding in the state...

INEC DISMISSES CALLS FOR CHAIRMAN’S REMOVAL; SAYS IT WILL BE A DIRECT ASSAULT ON ITS INDEPENDENCE INEC chairman, Prof. J...
03/04/2026

INEC DISMISSES CALLS FOR CHAIRMAN’S REMOVAL; SAYS IT WILL BE A DIRECT ASSAULT ON ITS INDEPENDENCE

INEC chairman, Prof. Joash Amupitan says Any call for his removal outside the established constitutional process is not only a distraction but a direct assault on the independence of the nation’s electoral umpire.

A statement by the Chief press secretary to the INEC chairman, Adedayo Oketola notes that While a political party or a group is allowed to protect their interest, the Commission decided to comply with the Judgment of the Court of Appeal to avert a situation that occurred in Zamfara and Plateau States where elected officials were removed by the Election Tribunal on account of disobedience to Court Judgment.

The statement further adds that Proceeding to monitor the congress and convention of the David Mark-led ADC would amount to a disobedience to the court order since the relief claimed in the Originating Summons and other court processes filed include an order restraining INEC from monitoring any meeting, congress and convention of the party.

Mataimaki na musamman ga Gwamna Raɗɗa akan harkokin da s**a shafi Makamashi, Engr. Abdulaziz Abdullahi Kabir ya isa Ƙasa...
02/04/2026

Mataimaki na musamman ga Gwamna Raɗɗa akan harkokin da s**a shafi Makamashi, Engr. Abdulaziz Abdullahi Kabir ya isa Ƙasar London a wata ziyarar aiki tare da Shugaban Hukumar REB Engr. Abubakar Matazu.

President Bola Ahmed Tinubu receives in audience the President of Chad 🇹🇩, Mahamat Idriss Déby Itno, at the State house
02/04/2026

President Bola Ahmed Tinubu receives in audience the President of Chad 🇹🇩, Mahamat Idriss Déby Itno, at the State house

02/04/2026

President Bola Tinubu approves new measures expected to yield better result in addressing the perennial crises in parts of Plateau state...

Bello El-rufa'i ya fice daga Jam'iyyar APC.
01/04/2026

Bello El-rufa'i ya fice daga Jam'iyyar APC.

FG DECLARES APRIL 3rd AND 6th PUBLIC HOLIDAYS FOR EASTER CELEBRATION The Federal Government has declared Friday, April 3...
01/04/2026

FG DECLARES APRIL 3rd AND 6th PUBLIC HOLIDAYS FOR EASTER CELEBRATION

The Federal Government has declared Friday, April 3rd, and Monday, April 6th, 2026, as public holidays to mark the Easter celebration.

A statement, Permanent Secretary at the Ministry of Interior, Magdalene Ajani, says the declaration was made on behalf of the Federal Government by the Minister of Interior, Olubunmi Tunji-Ojo.

The Minister congratulates Christians in Nigeria and the diaspora, urging them to reflect on the virtues of selflessness, forgiveness, love, and forbearance.

He also calls on Nigerians to remain committed to unity, tolerance, and peaceful coexistence.

Tunji-Ojo reaffirms government’s commitment to policies that promote national rebirth, economic growth, and shared prosperity, while wishing Christians a peaceful and joyful Easter celebration.

HOTUNA: Yadda gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda yabi sahun takwarorinsa don ziyartar shugaban kasar Nigeria, Shugaba Bo...
30/03/2026

HOTUNA:

Yadda gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda yabi sahun takwarorinsa don ziyartar shugaban kasar Nigeria, Shugaba Bola Ahmed Tinubu don taya shi murnar cika shekara 74 a duniya.

Tawaga ta musamman daga Dr. Hafiz Ibrahim Ahmad Kankia Mai Bai Wa Gwamnan Jihar Katsina Shawara Kan Harkokin Wutar Lanta...
28/03/2026

Tawaga ta musamman daga Dr. Hafiz Ibrahim Ahmad Kankia Mai Bai Wa Gwamnan Jihar Katsina Shawara Kan Harkokin Wutar Lantarki da Makamashi a wajen taron Jam'iyyar APC na Ƙasa inda Jam'iyyar ta zaɓi Shuwagabannin Jam'iyyar a matakin Ƙasa...

TROOPS DEFEAT MULTI-FRONT ISWAP ATTACKS IN MANDARAGIRAU; ELIMINATE 38 TERRORISTSTroops of the Joint Task Force North Eas...
28/03/2026

TROOPS DEFEAT MULTI-FRONT ISWAP ATTACKS IN MANDARAGIRAU; ELIMINATE 38 TERRORISTS

Troops of the Joint Task Force North East Operation HADIN KAI on Saturday morning 28 March, 2026 over powered multiple attacks by ISWAP terrorists on Forward Operation Base in Mandaragirau sector- 2 by eliminating 38 of the insurgents

A statement by the Media Information Officer
Headquarters Joint Task Force
Operation HADIN KAI Lieutenant Colonel Sani Uba says,
Troops engaged the attackers with a well-coordinated offensive response, forcing the criminals to disorderly withdraw while the Air Component of Operation HADIN KAI provided close air support.

Subsequent exploitation along the terrorists’ withdrawal routes inflicted further losses, eliminating 38 terrorists.

Within the immediate engagement area and locals confirmed more than 30 additional terrorist bodies along the Garin Mallum–Garin Gajere axis into the Timbuktu Triangle, with several arms recovered.

Address

Along Batsari Road, Katsina
Katsina

Telephone

08160307076

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Global Plus Media Consultancy Services posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category